top of page
  • Writer's pictureArtv News

In ba don ni da Buhari ba zai ci zabe ba a 2015 – Tinubu




Ya kuma ce shi ne ya ba da sunan Farfesa Yemi Osinbajo domin a nada shi Mataimakin Shugaban Kasa a lokacin.


Ya bayyana hakan ne a Masaukin Shugaban Kasa da ke Abeokuta, babban birnin Jihar Ogun, lokacin da yake zantawa da daliget din APC a Jihar.


Aminiya







Karin Labarai

82 views0 comments
bottom of page